Magoya bayan jam’iyyar adawa ta ADC sun fara hallara a wurin Babban Taron Jam’iyyar na kasa a Abuja.

Jam’iyyar dai ta yanke shawarar gudanar da taron ne duk da takaddamar shugabancin da ta kai wasu daga cikin jagororinta daukar matakan shari’a.

Ga hotunan halin da akae ciki a wurin taron:

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *