Kwamishinan ’Yan Sanda na Babban Birnin Tarayya (FCT), Ahmed Mohammed Sanusi, ya umarci jami’an ’yan sanda masu kula da ofisoshin shiyya (DPOs) a yankin birnin Abuja da su kawo ƙarshen ayyukan fashi da makami da sauran laifukan sata a tsakiyar birnin cikin makonni biyu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *