‘Yan takara 6 na neman maye gurbin Guterres a Majalisar Ɗinkin Duniya
‘Yan takara shida da ke neman zama babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) sun jaddada muhimmancin dawo da martaba da…
Manhajar Rayuwa
‘Yan takara shida da ke neman zama babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) sun jaddada muhimmancin dawo da martaba da…
Babbar Kotun Afrika ta Kudu ta bayar da umarnin wucin gadi a ranar Juma’a wanda ya dakatar da shirin Majalisar…
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta amince da saurarar ƙudirin gwamnatin tarayya na kafa ’yan sandan jihohi, a wani mataki da…
Yayin da hare-haren da Amurka ke kai wa Iran ke ci gaba, mashigar Hormuz da kuma mashigar Bab el-Mandeb sun…
Shugaban Ghana, John Dramani Mahama, ya sake jaddada buƙatar Tarayyar Afirka (AU) ta tattauna batun ƙara samun hare-haren ƙyamar baƙi…
Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta bayyana shirin ƙaddamar da kuɗi na bai ɗaya na yankin mai…
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta ɗora bayanan ɗan takararta na wucin gadi na shugaban ƙasa na zaɓen 2027…
Rahotanni na nuni da cewa Shugaban Amurka, Donald Trump, ya amince da wata yarjejeniya ta makamashin Nukiliya da Saudiyya. A…
A karon farko da Amurka ta sake ƙaddamar sabbin hare-hare kan Iran, an sake kunna na’urorin kariyar sararin samaniya a…
Aikin shimfida bututun iskar gas na African Atlantic Gas Pipeline (AAGP), wanda aka fi sani da Nigeria-Morocco Gas Pipeline, na…