Ƙungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a Wa’ikamatis Sunnah, JIBWIS, ta ce ta tattara jimillar Naira miliyan 189.9 daga kuɗaɗen fatun Layya da rasit a faɗin Najeriya a shekarar 2026.

Shugaban JIBWIS na ƙasa, Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau, ne bayyana hakan bayan ya karɓi rahoto daga Kwamitin Tattara Fatun Layya na Ƙasa a wani taro da aka gudanar a Kaduna.

Rahoton ya nuna cewa kuɗin fatun Layya sun kai Naira miliyan 179.77, yayin da kuɗaɗen rasit suka kai Naira miliyan 10.19, wanda ya kawo jimillar kuɗaɗen zuwa Naira miliyan 189.96.

Jihar Kaduna ce ta fi kowace jiha yawan kuɗin da aka tattara, inda ta samu Naira miliyan 25.86, sai Kebbi da Naira miliyan 25.83, yayin da Sokoto ta zo ta uku da Naira miliyan 19.41.

Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yaba wa kwamitin bisa abin da ya bayyana a matsayin jajircewa da riƙon amana wajen gudanar da aikin, tare da yin addu’ar Allah Ya saka wa masu bayar da gudummawar da alheri.

By Bashar Muhammad Dange

Bashar Muhammad is a Nigerian multimedia journalist, broadcaster, producer, and media professional with years of experience in radio broadcasting, reporting, and content creation. He holds a B.Sc. in Mass Communication from Ahmadu Bello University, Zaria, and a Diploma in Mass Communication from The Polytechnic of Sokoto. Throughout his career, Bashar has produced and presented programmes on current affairs, agriculture, health, education, and community development. He has worked with leading media organizations including Garkuwa FM 95.5 Sokoto, Trimming Radio 96.5 FM Goronyo, Giantability Media Network, and ABU Samaru FM. As a journalist and presenter, he has conducted interviews, reported on social and developmental issues, and amplified the voices of underserved communities. Beyond broadcasting, Bashar has demonstrated leadership in media management, programme development, and team coordination. He has received several awards and recognitions for his contributions to journalism, Hausa language development, and community service. His expertise includes radio production, news reporting, sound editing, investigative journalism, media analysis, and public presentation. Driven by a passion for impactful storytelling and public service, Bashar Muhammad continues to use journalism and media platforms to inform, educate, and empower communities across Nigeria.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *