Jam’iyyar APC ta samu nasara a Mazaɓar tsohon Gwamnan Jihar Ekiti Ayo Fayose
Sakamakon da aka bayyana ya nuna cewa jam’iyyar APC ta samu ƙuri’u 448, yayin da jam’iyyar ADC ta samu ƙuri’u 37.
-
EKiti 2026: Ɗan takarar Gwamna na ADC ya sha kaye a Mazaɓar sa
-
Zaben EKiti: Dan Takarar Gwamna na jam’iyyar PDP Dakta Wole ya zargi ana tsoratar da masu kada kuri’a
Jam’iyyar PDP kuwa ta samu ƙuri’u huɗu kacal.
Wannan na nufin Jam’iyyar APC mai mulkin Jihar ta samu rinjaye a mazaɓar tsohon gwamnan, wanda da haka ne ake auna mizanin nauyin ðan siyasa da tunbatsar sa.