Rundunar ta ce sojojin Forward Operating Base (FOB) da ke Logomani a ƙaramar hukumar Ngala ta jihar Barno sun yi nasarar daƙile wani hari da mayaƙan ISWAP suka kai.

A cewar sanarwar, duk da cewa maharan sun samu damar kutsawa wani ɓangare na katangar tsaron sansanin a farkon artabun, sojojin sun sake haɗa ƙarfi tare da kai farmakin martani wanda ya tilasta wa mayaƙan tserewa bayan sun yi musu mummunar illa.

Sai dai rundunar ta bayyana cewa soja guda ya rasa ransa, a yayin fafatawar, yayin da wasu motocin yaƙi biyu da wasu kayan aikin soja suka lalace.

Rundunar ta tabbatar da cewa har yanzu sansanin na ƙarƙashin cikakken ikon sojoji, inda aka tura ƙarin dakaru tare da ci gaba da gudanar da bincike domin tabbatar da tsaro.

By Bashar Muhammad Dange

Bashar Muhammad is a Nigerian multimedia journalist, broadcaster, producer, and media professional with years of experience in radio broadcasting, reporting, and content creation. He holds a B.Sc. in Mass Communication from Ahmadu Bello University, Zaria, and a Diploma in Mass Communication from The Polytechnic of Sokoto. Throughout his career, Bashar has produced and presented programmes on current affairs, agriculture, health, education, and community development. He has worked with leading media organizations including Garkuwa FM 95.5 Sokoto, Trimming Radio 96.5 FM Goronyo, Giantability Media Network, and ABU Samaru FM. As a journalist and presenter, he has conducted interviews, reported on social and developmental issues, and amplified the voices of underserved communities. Beyond broadcasting, Bashar has demonstrated leadership in media management, programme development, and team coordination. He has received several awards and recognitions for his contributions to journalism, Hausa language development, and community service. His expertise includes radio production, news reporting, sound editing, investigative journalism, media analysis, and public presentation. Driven by a passion for impactful storytelling and public service, Bashar Muhammad continues to use journalism and media platforms to inform, educate, and empower communities across Nigeria.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *