Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa, (NEMA), ta bayyana cewa jihohi 33 na Najeriya na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa a daminar bana.

Babbar Daraktar hukumar, Hajiya Zubaida Abubakar Umar, ta bayyana hakan yayin wata ziyarar ban girma da ta kai wa Shugaban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, a Abuja.

Ta ce hukumar na shirin gudanar da atisayen gwaji a jihohin Oyo da Cross River da Adamawa domin tantance yadda za a tunkari yiwuwar ambaliyar ruwa.

Zubaida ta yaba wa Rundunar Sojin Ƙasa bisa gudunmawar da take bayarwa a ayyukan ceto da agajin gaggawa, tare da neman ƙarin tallafi musamman a fannonin aikin injiniya, da jiragen sama da ayyukan bincike da ceto.

Ta ce haɗin gwiwar hukumar NEMA da Rundunar Sojin Ƙasa zai ƙara ƙarfafa shirin ƙasar na rage asarar rayuka da dukiyoyi sakamakon iftala’i.

By Bashar Muhammad Dange

Bashar Muhammad is a Nigerian multimedia journalist, broadcaster, producer, and media professional with years of experience in radio broadcasting, reporting, and content creation. He holds a B.Sc. in Mass Communication from Ahmadu Bello University, Zaria, and a Diploma in Mass Communication from The Polytechnic of Sokoto. Throughout his career, Bashar has produced and presented programmes on current affairs, agriculture, health, education, and community development. He has worked with leading media organizations including Garkuwa FM 95.5 Sokoto, Trimming Radio 96.5 FM Goronyo, Giantability Media Network, and ABU Samaru FM. As a journalist and presenter, he has conducted interviews, reported on social and developmental issues, and amplified the voices of underserved communities. Beyond broadcasting, Bashar has demonstrated leadership in media management, programme development, and team coordination. He has received several awards and recognitions for his contributions to journalism, Hausa language development, and community service. His expertise includes radio production, news reporting, sound editing, investigative journalism, media analysis, and public presentation. Driven by a passion for impactful storytelling and public service, Bashar Muhammad continues to use journalism and media platforms to inform, educate, and empower communities across Nigeria.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *