Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shirin rabon silinda na iskar gas (LPG) kyauta ga gidaje a jihar Bayelsa, a wani mataki na ƙara bunƙasa amfani da makamashi mai tsafta a faɗin ƙasar.

An fara shirin ne a Yenagoa, babban birnin jihar, inda aka raba silinda ga mazauna ƙananan hukumomin jihar guda takwas, ƙarƙashin shirin Decade of Gas

Ka amfani da LPG a matsayin makamashin girki mai tsafta, tare da rage dogaro da hanyoyin girki da ke iya cutar da lafiya da muhalli.

Yarjejeniyar na da nufin samar da tsarin haɗin gwiwa wajen tsara gudanarwa da kuma ci gaba da inganta ilimi a fannin gudanar da ayyukan Hajji da Umrah.

A karkashin haɗin gwiwar, ɓangarorin biyu za su haɗa kai wajen tsara manhajar karatu da duba ta lokaci-lokaci, tare da gudanar da kwasa-kwasan

Ya ce shirin zai taimaka wajen faɗaɗa damar samun makamashi da inganta lafiyar jama’a da kare muhalli da kuma ƙara ingancin rayuwar ‘yan Najeriya.

Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Ƙasa (NMDPRA), Mallam Rabiu Abdullahi Umar, ya tabbatar da cewa hukumar za ta ci gaba da haɗin gwiwa da ma’aikatar man fetur da gwamnatocin jihohi da masu ruwa da tsaki domin tabbatar da iskar gas ta LPG ta samu sauƙin samu kuma ta kasance mai araha ga jama’a.

Ya ce shigar da Bayelsa cikin shirin wani muhimmin mataki ne wajen faɗaɗa amfani da makamashi mai tsafta a yankin Neja Delta da sauran sassan Najeriya.U

By Bashar Muhammad Dange

Bashar Muhammad is a Nigerian multimedia journalist, broadcaster, producer, and media professional with years of experience in radio broadcasting, reporting, and content creation. He holds a B.Sc. in Mass Communication from Ahmadu Bello University, Zaria, and a Diploma in Mass Communication from The Polytechnic of Sokoto. Throughout his career, Bashar has produced and presented programmes on current affairs, agriculture, health, education, and community development. He has worked with leading media organizations including Garkuwa FM 95.5 Sokoto, Trimming Radio 96.5 FM Goronyo, Giantability Media Network, and ABU Samaru FM. As a journalist and presenter, he has conducted interviews, reported on social and developmental issues, and amplified the voices of underserved communities. Beyond broadcasting, Bashar has demonstrated leadership in media management, programme development, and team coordination. He has received several awards and recognitions for his contributions to journalism, Hausa language development, and community service. His expertise includes radio production, news reporting, sound editing, investigative journalism, media analysis, and public presentation. Driven by a passion for impactful storytelling and public service, Bashar Muhammad continues to use journalism and media platforms to inform, educate, and empower communities across Nigeria.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *