Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci Masu gina zaman lafiya: mata 45 ne suka karɓi horo a kasuwar Magani
Labarai Tsaro

‘Yan sanda sun ceto mutane 76 da aka yi garkuwa da su a Kaduna

August 24, 2026 Zainab Muhammad Usman

Rundunar ‘Yan sanda a jihar Kaduna, ta ceto mutane 76 da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Tallafin Mai: Komawa tsohon tsari zai ta’azzara matsalar tattalin arziki — Ministan Yaɗa Labarai,

August 24, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai na Ƙasa, Mohammed Idris, ya yi gargaɗin cewa duk wani yunƙuri na dawo…

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Gobara ta yi barna mai yawa yayin da shaguna suka ƙone kurmus a Ilorin

August 24, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Wata haɗaɗatacciyar tawagar jami’an kashe gobara ta tarayya da ta jihar Kwara a ranar Lahadi ta fafata da wata babbar…

Labarai Najeriya Wasanni

Rangers ta lashe Gasar NPFL Super 6, yayin da Mighty Jets ta zo na uku

August 23, 2026 Muhammad Bashir

Mai rike da kofin Gasar Kwararrun Kwallon Kafa ta Najeriya (NPFL) Rangers International FC, ta zama zakaran Gasar Super 6…

Labarai Wasanni

Newcastle da Liverpool sun tashi kunnen doki 2–2 a St James’ Park

August 23, 2026 Bashar Muhammad Dange

Newcastle United da Liverpool sun raba maki bayan sun tashi 2–2 a wani wasa mai cike da ɗaukar hankali na…

Duniya Labarai Wasanni

Man City ta cimma yarjejeniya da Lille don sayan dan wasan Marokko Ayyoub Bouaddi

August 23, 2026 Muhammad Bashir

Manchester City ta cimma yarjejeniya da Lille don sayan dan wasan tsakiya na kasar Marokko, Ayyoub Bouaddi, kan kudi har…

Labarai Lafiya Nishaɗi

FCTA ta horas da ma’aikatan lafiya kan bada taimakon gaggawa

August 23, 2026 Bilyaminu Bello

Hukumar Kula da Babban Birnin Tarayya (FCTA) ta fara gudanar da horon kwana huɗu kan dabarun bada taimakon gaggawa (BLS)…

Labarai Wasanni

Brighton ta ragargaji Aston Villa, Manchester City ta sha da kyar a hannun Bournemouth

August 23, 2026 Bashar Muhammad Dange

Brighton ta fara kakar Premier League ta 2026/27 da gagarumar nasara, bayan ta ragargaji Aston Villa da ci 4–0, yayin…

Labarai Najeriya

YPP ta bukaci INEC ta tsawaita wa’adin rajistar masu kada kuri’a

August 23, 2026 Bilyaminu Bello

Jam’iyyar YPP ta yi kira ga Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta tsawaita wa’adin Ci gaba…

Duniya Labarai

Gobarar daji ta lalata gandun dajin Ruvubu a Burundi

August 23, 2026 Bilyaminu Bello

Gobarar daji ta lalata sama da hekta 10,000 na yankin Ruvubu National Park dake ƙasar Burundi A cewar Marc Bakundintwari,…

Posts pagination

1 … 25 26 27 … 143

Kada A Ba Ku Labari

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Najeriya

Dangote: Ba na son a sake kirana da attajirin Afirika

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tsaro

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba

September 14, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Ko Kun San.... Labarai Najeriya Siyasa Tsokaci

Wane ne marigayi Bamanga Muhammad Tukur?

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun kama dillalin miyagun kwayoyi, sun ceto mutum biyu a Sokoto

September 14, 2026 Bilyaminu Bello
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.