Shugaban ƙasa ya bayar da umarnin ceto mutanen da aka sace a Jihar Neja
Hedikwatar tsaron Najeriya ta ce tana aiwatar da umarnin Shugaba ƙasa Bola Ahmed Tinubu na gaggauta ceto mutanen da aka…
Manhajar Rayuwa
Hedikwatar tsaron Najeriya ta ce tana aiwatar da umarnin Shugaba ƙasa Bola Ahmed Tinubu na gaggauta ceto mutanen da aka…
An gudanar da taron Maulidi a Old Parade Ground da ke Babban Birnin Tarraya a Abuja Inda aka samu halartar…
Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta ce ta ceto mutane uku da ake zargin ’yan bindiga sun yi garkuwa da…
Rundunar ‘Yan sanda a jihar Kaduna, ta ceto mutane 76 da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a…
Wasu mambobin ƙungiyar ISWAP huɗu sun miƙa wuya ga dakarun sojin Najeriya, bayan tsananta matsin lambar da sojoji ke yi…
Rashin halartar tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya jawo hankali a…
Iran ta sanar da bayar da lada da ya kai dala 30,000 ga duk wanda ya kashe ko ya kama…
Aƙalla masu kaɗa ƙuri’a miliyan 1.9 ne suka cancanci kaɗa ƙuri’a a zaɓen gwamnan jihar Osun da za a gudanar…
Shugaban Amurka Donald Trump ya amince cewa kundin tsarin mulkin ƙasar na iya hana shi neman wa’adin mulki na uku,…
Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya faɗi sama da dala ɗaya a ranar Alhamis, bayan manyan hukumomin hasashen makamashi…