Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka
Labarai Najeriya Tsaro

NADCEL 2026: Sojoji ne ginshiƙin tsaron Najeriya da Afirka–Tinubu

July 6, 2026 Bilyaminu Bello

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya bisa rawar da take takawa wajen tabbatar da…

Labarai Siyasa

An samu ce-ce-ku-ce a Kaduna bayan bazuwar sautin murya da ake dangantawa da Isa Ashiru

July 6, 2026 Zainab Muhammad Usman

Sautin murya da ya bazu a kafafen sada zumunta, wanda ake zargin na ɗan takarar gwamnan jihar Kaduna na jam’iyyar…

Duniya Labarai Wasanni

Alkalin wasan da ya baiwa Balogun Jan kati abin tuhuma ne- Trump

July 6, 2026 Muhammad Bashir

Shugaba Donald Trump ya ce Alkalin wasan da ya baiwa da dan wasan Amurka Folarin Balogun jan kati a wasan…

Ilimi Labarai Manyan Labarai Najeriya

Hukumar kula da Almajirai ta ware Naira biliyan 8.4 don gina tituna

July 6, 2026 Zainab Muhammad Usman

Hukumar kula da Almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta ta ware kimanin naira biliyan 8 da miliyan 400…

Labarai Najeriya

Aikin Jarida mai ɗa’a da adalci shi ne mabuɗin makomar Arewacin Najeriya – Ministan Yaɗa Labarai

July 6, 2026 Bilyaminu Bello

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ya buƙaci ‘yan jarida da masu amfani da kafafen sada zumunta…

Duniya Labarai Wasanni

UEFA ta zargi FIFA kan haramcin janye dakatar da Balogun

July 6, 2026 Muhammad Bashir

Hukumar Kwallon Kafa ta Turai (UEFA) ta soki matakin FIFA na dakatar da aiwatar da haramcin wasa daya, na dan…

Labarai Najeriya Wasanni

Tottenham ta dauko Sandro Tonali daga Newcastle

July 6, 2026 Muhammad Bashir

Tottenham Hotspur ta sake karya tarihin sayen dan wasa da tsada bayan ta tabbatar da sayen dan wasan tsakiyar Newcastle,…

Ko Kun San.... Labarai Najeriya Tsokaci

Rashin kyakkyawan yanayin karatu a wajen Abuja

July 6, 2026 Basheer Nuhu Masa

Dalibai a wasu makarantun dake kewayen Birnin Abuja na ci gaba da zama a ƙasa, tare da yin karatu a…

Manyan Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Ƴan siyasa na zargin Najeriya kan ikirarin IMF na kashe kuɗaɗe ba bisa ƙa’ida ba

July 6, 2026 Zainab Muhammad Usman

Ƴan siyasa sun fara martani game da kalaman IMF cewa gwamnatin Najeriya ta kashe kuɗaɗen da suka kai kusan kashi…

Duniya Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Wasanni

Gasar Cin Kofin Duniya: Messi, Mbappe, Kane ko Haaland, wa zai lashe Takalmin Zinare?

July 6, 2026 Muhammad Bashir

A halin yanzu, dan wasan gaban kasar Norway, Erling Haaland ya kamo Kylian Mbappe da Lionel Messi a gasar neman…

Posts pagination

1 … 32 33 34 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Shari'a

Babbar Kotu ta yanke wa amarya hukuncin kisa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Wasanni

WAFU B U20: Flying Eagles sun lallasa Sparrow Hawks da ci 3-0

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki

Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.