Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sayar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka
Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Manyan Labarai Tattalin Arziki

Najeriya na bukatar karin masu biyan haraji ba karin haraji ba – Ministan Kudi

June 26, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ministan Kudi kuma Ministan da ke kula da tattalin arzikin ƙasa, Taiwo Oyedele, ya ce babban ƙalubalen da Nijeriya ke…

Labarai

Venezuela: Adadin waɗanda suka mutu ya kai 235

June 26, 2026 Bilyaminu Bello

Ƙungiyoyin masu aikin ceto na ci gaba da neman waɗanda suka tsira da suka maƙale a ƙarƙashin baraguzan gine-ginen da…

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon titin mahaɗar hanyar Jahi zuwa Gwarimpa a Abuja

June 26, 2026 Bilyaminu Bello

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon gadar musayar hanya (interchange) da kemahaɗar hanyar Arterial Road N16 da Ring Road II,…

Labarai Manyan Labarai Sharhi Tsaro

Ƙudirin kafa ’yan sandan jihohi na ƙara samun goyon baya a Nijeriya

June 26, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ana ci gaba da samun ƙarin goyon baya kan ƙudirin kafa ’yan sandan jihohi a Nijeriya bayan da Majalisar Dattawa…

Labarai Tsaro

’Yan sanda sun ceto mutum 9 daga hannun ‘yan bindiga a Kaduna, jami’ai biyu sun rasa rayukansu

June 26, 2026 Basheer Nuhu Masa

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta ce ta samu nasarar ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a…

Labarai Tsaro

Dakarun Operation Hadin Kai sun ceto mutane 53 a Biu

June 26, 2026 Bilyaminu Bello

Dakarun sashi na 2 na Bataliya ta 135 ta Musamman ƙarƙashin Operation HADIN KAI sun yi nasarar tarwatsa shingen hanya…

Labarai Najeriya

CBN ta umarci bankuna su daskarar da asusun mutanen da ake zargi da ɗaukar nauyin ta’addanci

June 25, 2026 Bilyaminu Bello

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umarci bankuna da sauran cibiyoyin kuɗi a faɗin ƙasar nan da su gaggauta daskarar da…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Sadarwa Siyasa

Zaben 2027: PDP ta baiwa Pantami Takardar shaidar takarar gwamnan Gombe

June 25, 2026 Muhammad Bashir

Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami, ya karɓi takardar shaida daga Jam’iyyar PDP, wadda ta tabbatar da shi a…

Labarai

Ku zo mu yi aikin gina mafita mai ɗorewa ga halin da yaran Arewa ke ciki—IG Wala

June 25, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Wani shahararren mai fafutukar siyasa da yaƙi da cin hanci da rashawa, Ibrahim Garba Wala (wanda ake kira IG Wala)…

Duniya Labarai Lafiya Najeriya

NAFDAC ta gargadi ’yan Najeriya kan wasu abubuwan sha masu kuzari da aka haramta a Ghana

June 25, 2026 Basheer Nuhu Masa

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Najeriya (NAFDAC) ta gargaɗi al’ummar ƙasar kan yaduwar wasu abubuwan sha masu…

Posts pagination

1 … 50 51 52 … 93

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Wike ya sha alwashin kammala duk ayyukan Titunan Abuja kafin ƙarshen 2026

July 31, 2026 Zainab Muhammad Usman
Duniya Labarai Wasanni

WAFCON 2026: Yadda Algeria da Kenya suka sha kaye a hannun Moroko da Senegal

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sayar da kadarorin gwamnati

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Shari'a

Babbar Kotu ta yanke wa amarya hukuncin kisa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.