Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Nijeriya (JAMB) ta bayyIlimi daewa ana sa ran sama da mutum 300 za su halarci bikin karrama fitattun ɗalibai da za a gudanar nan ba da jimawa ba.

A cewar hukumar, daga cikin waɗanda ake sa ran za su halarta akwai Ministan Ilimi da Magatakardan hukumar JAMB, Is-haq Oloyede da shugabannin jami’o’i da shugabannin hukumomin kula da ilimi da manyan jami’an manyan makarantu da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi da abokan hulɗar da ci gaba da shugabannin kamfanoni da ɗalibai da kuma ‘yan jarida.

Hukumar ta ce haɗin gwiwar da ta ƙulla da kamfanin Rite Foods ya nuna ƙudirin ɓangarorin biyu na inganta ilimi, karrama gwaraza da masu ƙwazo, tare da ƙarfafa gwiwar matasan Nijeriya su himmatu wajen neman ilimi da samun nasara a karatunsu.

By Bashar Muhammad Dange

Bashar Muhammad is a Nigerian multimedia journalist, broadcaster, producer, and media professional with years of experience in radio broadcasting, reporting, and content creation. He holds a B.Sc. in Mass Communication from Ahmadu Bello University, Zaria, and a Diploma in Mass Communication from The Polytechnic of Sokoto. Throughout his career, Bashar has produced and presented programmes on current affairs, agriculture, health, education, and community development. He has worked with leading media organizations including Garkuwa FM 95.5 Sokoto, Trimming Radio 96.5 FM Goronyo, Giantability Media Network, and ABU Samaru FM. As a journalist and presenter, he has conducted interviews, reported on social and developmental issues, and amplified the voices of underserved communities. Beyond broadcasting, Bashar has demonstrated leadership in media management, programme development, and team coordination. He has received several awards and recognitions for his contributions to journalism, Hausa language development, and community service. His expertise includes radio production, news reporting, sound editing, investigative journalism, media analysis, and public presentation. Driven by a passion for impactful storytelling and public service, Bashar Muhammad continues to use journalism and media platforms to inform, educate, and empower communities across Nigeria.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *