Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka
Labarai Manyan Labarai Najeriya Ra'ayi Shari'a

An yanke wa ƴan fashi da makami uku hukuncin kisa

June 24, 2026 Muhammad Bashir

Babbar Kotun Jihar Ondo da ke zama a Akure ta yanke ma wasu maza uku, Uche Onu, Ekene Okorie, da…

Labarai Tsaro

Gwamnan Oyo ya sanya dokar hana fita ta sa’o’i 16 a ƙananan hukumomi 10

June 24, 2026 Basheer Nuhu Masa

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 16 a Kananan Hukumomi 10 na Jihar. Wata…

Labarai

Najeriya da Birtaniya sun ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro

June 24, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Najeriya da Birtaniya sun ƙara ƙarfafa haɗin gwiwarsu a fannin tsaro domin tunkarar sabbin barazanar da ke tasowa a duniya,…

Ko Kun San.... Labarai Lafiya Najeriya

Jihar Bauchi za ta gudanar da tiyatar yoyon fitsari kyauta

June 24, 2026 Amina Ahmed

Cibiyar kula da matsalar yoyon fitsari ta Ƙasa da ke Ningi a Jihar Bauchi ta sanar da fara shirin tiyata…

Duniya Labarai Manyan Labarai Najeriya Ra'ayi Siyasa

Nijar ta miƙa buƙatar ficewa daga kotun ICC a hukumance

June 24, 2026 Muhammad Bashir

Jamhuriyar Nijar ta miƙa buƙatarta a hukumance na ficewa daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC), kamar yadda kotun…

Cikin Hotuna Labarai Najeriya Tsaro

NSCDC ta horas da jami’anta harba bindigar hannu a Abuja

June 24, 2026 Bilyaminu Bello

Kwamandan NSCDC na Babban Birnin Tarayya (FCT) ya mika takardun shaidar kammala horo ga jami’ai 106 da suka kammala Horon…

Duniya Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa

Andy Burnham na ƙara kusantar kujerar Firayiministan Birtaniya

June 24, 2026 Muhammad Bashir

Andy Burnham na ƙara kusantar zama Firayiministan Birtaniya na gaba ba tare da hamayya ba bayan da Minista Darren Jones,…

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta miƙa gidaje ga masu cin gajiyar Asusun Gidaje na Ƙasa a Abuja

June 24, 2026 Amina Ahmed

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya himmatu wajen bunƙasa samar da gidaje a faɗin ƙasar nan, tare da cika burin samar…

Labarai Najeriya Tsaro

Dakarun Operation Hadin Kai sun ceto mutane 47 daga ISWAP a Kangarwa

June 24, 2026 Bilyaminu Bello

Dakarun Rundunar Operation HADIN KAI (OPHK), sun ceto mutane sama da 47, galibin su mata da yara, waɗanda ’yan ta’addan…

Addini Duniya Ilimi Labarai

Gwamnatin Burkina Faso ta haramta wa wasu malaman addinin Musulunci wa’azi.

June 24, 2026 Zainab Muhammad Usman

Gwamnatin Burkina Faso ta sanar da haramta wa wasu fitattun malaman addinin Musulunci guda biyu, gudanar da wa’azi da sauran…

Posts pagination

1 … 53 54 55 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Shari'a

Babbar Kotu ta yanke wa amarya hukuncin kisa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Wasanni

WAFU B U20: Flying Eagles sun lallasa Sparrow Hawks da ci 3-0

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki

Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.