Skip to content
  • Thu. Jul 30th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike INEC ta fitar da jadawalin Zaben 2027
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Kungiyoyin Fararen Hula sun yi zanga-zanga kan rashin tsaro

June 11, 2026 Garzali Yakubu

Masu Zangar Zangar dauke da kwalaye dake nuna kalamai na kwatar kai, tafe suna rera wakokin karfafa gwiwa, sunyi cirindo…

Duniya Labarai Manyan Labarai Tsaro

Da Dumi-Dumi: Iran ta sake rufe Mashigin Hormuz gaba daya

June 11, 2026 Muhammad Bashir

Kasar Iran ta sanar da sake rufe mashigin Hormuz gaba daya. Iran, ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa…

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Abuja na cigaba da samun Sabbin Tituna-Mariya Bunkure

June 11, 2026 Bilyaminu Bello

Hukumar raya Babban Birnin Tarayya Abuja ta kaddamar da wasu sabbin tituna da ta yiwa lakabi da (Arterial No.5) akan…

Duniya Labarai Manyan Labarai Najeriya Shari'a Siyasa Tsaro

Majalisar Wakilai za ta yanke hukunci kan ‘yan sandan Jihohi

June 11, 2026 Amina Ahmed

Majalisar Wakilai za ta kada kuri’a kan wasu muhimman kudurorin gyaran kundin tsarin mulkin ƙasa, ciki har da na kafa…

Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Zanga-zangar Hausawa a Birnin Ibadan

June 11, 2026 Bilyaminu Bello

Daruruwan Hausawa ne a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, suka fito kan tituna ranar Laraba, a wata zanga-zangar nuna bacin…

Duniya Labarai Tsaro

Rahoto: M23 ta aikata manyan laifuka a Kwango

June 11, 2026 Bilyaminu Bello

Kungiyar kare haqqin Dan Adam ta (Human Rights Watch) ta zargi sojojin Rwanda da kungiyar M23 da aikata manyan laifukan…

Duniya Labarai Tsaro

Zamu sanya kafar wando da kasar Cuba idan ta sayi karin makamai – Hegseth

June 11, 2026 Bilyaminu Bello

Sakataren Yaki na Amurka Pete Hegseth, ya yi gargadi cewa Cuba na iya fadawa rikici da Amurka idan ta nemi…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Shari'a Siyasa Tattalin Arziki

Sirika – Shaidu sun bayyana Yadda aka yaudari Al’umma da jirgin Ethiopia

June 11, 2026 Amina Ahmed

Shari’ar tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika, ta bayyana a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja cewa an…

Duniya Labarai Wasanni

Somaliya ta yi martani kan abinda Amurka ta yiwa Artan

June 11, 2026 Amina Ahmed

Gwamnatin Tarayyar Somaliya ta bayyana takaicinta kan matakin da Amurka ta ɗauka na hana fitaccen alkalin wasan ƙwallon ƙafa na…

Duniya Labarai Najeriya Nishaɗi Sharhi Wasanni

Portugal ta doke Najeriya da ci 2-1

June 11, 2026 Muhammad Bashir

Portugal ta lallasa Najeriya da ci 2-1 a wasan sada zumunta na kasa da kasa yayin da kasar ta kammala…

Posts pagination

1 … 66 67 68 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Duniya Labarai Wasanni

UEFA ta yi barazanar ƙaurace wa gasar cin Kofin Duniya idan FIFA ta…

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Manyan Labarai Najeriya Sharhi Siyasa Tattalin Arziki

Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Duniya Labarai Wasanni

WAFCON 2026: Senegal za ta fafata da Kenya a wasa mai zafi

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.