Skip to content
  • Thu. Jul 30th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike INEC ta fitar da jadawalin Zaben 2027 Sojoji sun ceto Shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta Kauran Namoda Dalilan da suka hana mu gabatar da Shugaban Hukumar bogi gaban Majalisa-Disu
Labarai Najeriya Nishaɗi

Kannywood: An daura auren Jaruma Ummi Ibro

June 8, 2026 Bilyaminu Bello

Rahotanni daga masanaantar shirya Fina-Finan Hausa ta Kano (KannyWood) na bayyana cewa tauraruwa Ummi Ibro ta Amarce a karshen Mako.…

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Ndume ya jinjinawa Tinubu bisa aikin Titin Gombe zuwa Biu

June 7, 2026 Muhammad Bashir

A ranar Asabar, tsohon Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa kuma Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Gwamnati ta dubi halin da muke ciki a hannun Masu Garkuwa- Mai ‘Dakin Janar Rabe

June 7, 2026 Bilyaminu Bello

Mai dakin tsohon kakakin rundunar sojin kasarnan Hajiya Amina Abubakar ta roki gwamnatin jihar Katsina data sakar wa ‘yan bindigan…

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Remi Tunubu Ta tallafawa masu kananan Sanao’i a Abuja

June 7, 2026 Bilyaminu Bello

Uwargidan Shugaba Najeriya Sanata Oluremi Tinubu ta raba kayan tallafi ga wasu masu kananan sanao’i su dubu 1 a yankin…

Duniya Labarai Tsaro

Ramaphosa zai yi jawabi kan Bakin Haure

June 7, 2026 Amina Ahmed

Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa zai yi wa al’ummar Kasar jawabi da karfe 6:00 na Maraicen Ranar Lahadi. Gidan…

Labarai Tsaro

Harin Boko Haram ya hallaka Sojoji a Karamar Hukumar Bi’u

June 6, 2026 Bilyaminu Bello

Wasu Yan Bindiga da ake kyautata zato yan Kungiyar Boko Haram ne, sun kai hari kan sansanin sojin Runduna ta…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Oyo: An takaita lokutan Sana’ar Acaba

June 6, 2026 Bilyaminu Bello

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sanya hannu kan wata doka wadda ke bukatar takaita aikin masu baburan haya da…

Manyan Labarai Najeriya Tattalin Arziki Tsaro

Zai yi wuya ka gano wadanda ke shirya satar Danyen Mai – Admiral Idi Abbas

June 6, 2026 Muhammad Bashir

Babban Hafsan Sojin Ruwan Najeriya Idi Abbas, ya ce abune mai wahala a iya kama mutanen da ke shirya makarkashiyar…

Wasanni

‘Yan wasan Arsenal Uku na takarar kyautar PFA a Ingila

June 5, 2026 Muhammad Bashir

Declan Rice, Gabriel da David Raya na daga cikin ‘Yan wasa Shida da aka zaba don karbar kyautar gwarzon dan…

Duniya Manyan Labarai Wasanni

Yamal ya lashe kyautar gwarzon dan wasan La Liga

June 5, 2026 Amina Ahmed

Matashin dan wasan Barcelona, Lamine Yamal, ya lashe kyautar gwarzon La Liga ta bana. Ya gaji abokin wasansa Raphinha, wanda…

Posts pagination

1 … 72 73 74 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Duniya Labarai Wasanni

WAFCON 2026: Senegal za ta fafata da Kenya a wasa mai zafi

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Duniya Labarai Wasanni

Neymar ya tabbatar da yin ritaya daga Brazil

July 29, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.