Sanata Akpabio ya yi barazanar korar Oshiomhole
An samu takaddama mai zafi a zauren Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba, tsakanin Shugaban Majalisar Godswill Akpabio, da Sanata…
Manhajar Rayuwa
An samu takaddama mai zafi a zauren Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba, tsakanin Shugaban Majalisar Godswill Akpabio, da Sanata…
Kashi biyu bisa uku na shugabannin tsagin jam’iyyar PDP sun amince da nadin Kabiru Tanimu Turaki ya jagoranci Kwamitin Gudanarwa…
Jam’iyyar APC ta amince da ƙarin wa’adin sayen takardar tsayawa takara ƙarƙashin ta, ga mabuƙata tsayawa takara a babban zaɓen…
Daruruwan magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya da ta Obidients ne suka yi rajista da jam;iyyar National Democratic Congress (NDC) da maraicen…
Kotun Kolin Najeriya ta ce shugabancin Kabiru Tanimu Turaki na jam’iyyar hamayya ta PDP ya haramta. Kotun ta bayyana hakan…
Babbar kotun tarayya anan Abuja ta dakatar da hukumar zaɓe ta kasa (INEC) daga amincewa ko halartar kowane taro da…
Tsohon Ministan Lantarki na Najeriya, Saleh Mamman, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a Jihar Taraba a karkashin…
Sanata Kabiru Marafa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar (ADC), inda ya koma sabuwar jam’iyya mai suna (NDC), makonni kadan…
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya tsaf don neman tazarce, bayan da aka karbi takardun takararsa a hukumance. Honorebul…
Jam’iyyar ADC t a shigar da wata bukatar gaggawa Cif Jojin Najeriya, Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, tana neman a sanya…