Skip to content
  • Sat. Jun 13th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Kisan Janar Rabe, biyan kananan ’yan kwangila, bude Gasar Cin Kofin Duniya Abuja: Ana cigaba da zanga-zangar tabarbarewar tsaro a Najeriya Allah kadai zai iya kawo karshen rashin tsaro a Najeriya – Matawalle Dalilan da ya sa aka kasa magance matsalar tsaro — Janar Musa Da Dumi-Dumi: An yi wa tawagar Ingila fashi
Manyan Labarai Najeriya

Majalisar Dattawa ta nemi a soke lasisin kamfanoni mallakar Afirka ta Kudu

May 5, 2026 Garzali Yakubu

Majalisar Dattawa ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kwace lasisin wasu kamfanonin Afirka ta Kudu da suke kasuwanci a Najeriya. Wannan…

Labarai

Kare ‘yancin ‘yan jarida hakki ne a wuyan mu –Ministan Yada Labarai

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Gwamnatin Tarayya ta yi kira ga kafafen yaɗa labarai, hukumomin gwamnati, da masu ruwa da tsaki da su haɗa kai…

Manyan Labarai Najeriya Siyasa

Kabiru Turaki zai jagoranci Kwamitin Zartarwa na “PDP”

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Kashi biyu bisa uku na shugabannin tsagin jam’iyyar PDP sun amince da nadin Kabiru Tanimu Turaki ya jagoranci Kwamitin Gudanarwa…

Labarai

An yi Jana’izar marigayi Saleh Shehu AShaka

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Al’ummar Musulmi da ma duniyar aikin jarida sun tashi da labarin rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan da ya dade yana…

Najeriya Siyasa

APC ta ƙara wa’adi ga masu neman takara

May 4, 2026 Garzali Yakubu

​Jam’iyyar APC ta amince da ƙarin wa’adin sayen takardar tsayawa takara ƙarƙashin ta, ga mabuƙata tsayawa takara a babban zaɓen…

Manyan Labarai Siyasa

Yadda Kwankwaso da Obi suka yi wuf suka yanki katin NDC

May 4, 2026 Muhammad Muhammad

Daruruwan magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya da ta Obidients ne suka yi rajista da jam;iyyar National Democratic Congress (NDC) da maraicen…

Manyan Labarai Najeriya

Kotu: David Mark ya tsallake siradin farko

April 30, 2026 Garzali Yakubu

Kotun Koli ta yanke hukunci game da rikicin shugabancin jam’iyyar (ADC), inda ta soke umurnin nan na “status quo antebellum”…

Manyan Labarai Siyasa

PDP: Kotun Koli ta haramta shugabancin Kabiru Tanimu Turaki

April 30, 2026 editorinchief

Kotun Kolin Najeriya ta ce shugabancin Kabiru Tanimu Turaki na jam’iyyar hamayya ta PDP ya haramta. Kotun ta bayyana hakan…

Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Tawagar magabatan Jihar Filato ta ziyarci Shugaba Tinubu

April 30, 2026 Garzali Yakubu

Wata tawagar magabatan Jihar Filato mai mutum 32 da suka hada da Gwamna Caleb Muftwang da mambobin Majalisar Dokoki da…

Shari'a Siyasa

Kotu ta dakatar da INEC daga amincewa da taron ADC

April 29, 2026 Garzali Yakubu

Babbar kotun tarayya anan Abuja ta dakatar da hukumar zaɓe ta kasa (INEC) daga amincewa ko halartar kowane taro da…

Posts pagination

1 … 19 20 21 … 30

Kada A Ba Ku Labari

Aiki da Mu Duniya Ilimi Kasuwanci Ko Kun San.... Labarai Labarin Kasuwanci Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Sharhi Shari'a Shirye-Shirye Siyasa Tattalin Arziki Tsaro Tsokaci

Kisan Janar Rabe, biyan kananan ’yan kwangila, bude Gasar Cin Kofin Duniya

June 13, 2026 Amina Dillara
Labarai Najeriya Tsaro

Ministan Tsaron Najeriya ya ce matsalar tsaro a cikin Al’umma take

June 13, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai

An cafke mai Safarar Makamai a Kano

June 13, 2026 Amina Dillara
Duniya Labarai Tsaro

India: Wani hatsarin jirgi ya hallaka sojoji 5 a jahar Assam

June 13, 2026 Bilyaminu Bello
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.