Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2 Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sayar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa
Duniya Labarai

Israila da Lebanon sun amince da yarjejeniyar tsagaita wuta

June 27, 2026 Bilyaminu Bello

Ƙasar Israila da Lebanon sun amince da sabon tsarin yarjejeniya bayan tattaunawa mai tsawo na kwanaki huɗu a Washington, DC,…

Labarai Najeriya Nishaɗi Sadarwa Wasanni

Tawagar NFF ta halarci jana’izar tsohon kocin Najeriya, Onigbinde

June 27, 2026 Muhammad Bashir

Masu ruwa da tsaki daga fannoni daban-dabam ciki har da jami’an Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya NFF, sun halarci jana’izar…

Duniya Labarai Lafiya Manyan Labarai

Ana zargin cutar kwalara ta kashe mutum 24 a Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

June 27, 2026 Muhammad Bashir

Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta ayyana ɓarkewar cutar kwalara bayan zargin mutuwar mutane 24 da kuma mutane 197 da suka…

Labarai Manyan Labarai Shari'a Tsaro

An kama kwamandojin Boko Haram bakwai bayan dawowarsu daga aikin Hajji

June 27, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa an kama wasu kwamandojin ƙungiyoyin Boko Haram da ISWAP guda bakwai…

Labarai Lafiya Najeriya Ra'ayi

Mazauna yankin Alimosho sun soki gwamnatin Legas

June 27, 2026 Amina Ahmed

Wasu mazauna yankin ƙaramar hukumar Alimoshon jihar Legas, na bayyana damuwa da yadda rashin kwashe shara akan lokaci ke shafar…

Labarai Manyan Labarai Tsaro

Hukumar tsaro ta DSS ta saki mutumin da ake zargin ɗan Boko Haram ne

June 27, 2026 Bashar Muhammad Dange

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta saki wani mutum mai suna Nura Idris, bayan ta tsare shi bisa zargin…

Labarai

2027: Gwamnatin Tinubu na yin duk mai yiwuwa domin ta hana ni takara – Peter Obi

June 27, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Peter Obi, ya zargi Gwamnatin Tarayya da shirya yadda za…

Labarai Lafiya Najeriya Shirye-Shirye

Hukumar kula da cutuka masu saurin yaɗuwa na ƙara tsaurara matakai a Najeriya

June 27, 2026 Amina Ahmed

Hukumar dakile cutuka masu saurin yaɗuwa ta Najeriya (NCDC) ta ce tana matsa ƙaimin daƙile shigowar cutar Ebola cikin ƙasar.…

Duniya Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

Norway 1-4 Faransa: Dembele ya zura kwallaye uku mafi sauri na biyu a tarihin Kofin Duniya

June 27, 2026 Muhammad Bashir

Ousmane Dembele ya zura kwallaye uku mafi sauri na biyu a tarihin gasar Kofin Duniya yayin da Faransa ta doke…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

Gasar Kofin Duniya: Ƙasashen Afirka bakwai sun tsallake matakin rukuni

June 27, 2026 Muhammad Bashir

Ƙasashen Afirka bakwai sun samu gurbi a zagayen kasashe 32 na gasar Kofin Duniya ta 2026 da ke gudana, wanda…

Posts pagination

1 … 48 49 50 … 93

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Najeriya Wasanni

WAFCON: Najeriya za ta kara da Zambia a fafatawa mai cike da fargaba

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2

July 31, 2026 Bashar Muhammad Dange
Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Wike ya sha alwashin kammala duk ayyukan Titunan Abuja kafin ƙarshen 2026

July 31, 2026 Zainab Muhammad Usman
Duniya Labarai Wasanni

WAFCON 2026: Yadda Algeria da Kenya suka sha kaye a hannun Moroko da Senegal

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.