Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Operation Haɗin Kai ta ceto ƙarin waɗanda aka sace, ta daƙile harin ISWAP a Borno

July 9, 2026 Bashar Muhammad Dange

Rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) ta sanar da samun sabbin nasarori a yaƙin da take yi da…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Kada ku jira umarni kafin ku harbi ‘yan ta’adda, Janar Christopher

July 9, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), a ranar Laraba, ya yi gargaɗi ga jami’an tsaro da aka tura don…

Labarai Manyan Labarai Najeriya

MDGIF ta jaddada muhimmancin bunƙasa kasuwar iskar gas a Najeriya

July 9, 2026 Bashar Muhammad Dange

Babban Daraktan Hukumar Asusun Bunƙasa Kayayyakin Iskar Gas ta Tsakiya da Ƙasa (MDGIF), Oluwole Adama, ya jaddada muhimmancin bunƙasa kasuwar…

Duniya Labarai Wasanni

Kyaftin ɗin Newcastle ya na son komawa Arsenal

July 9, 2026 Muhammad Bashir

Kyaftin ɗin Newcastle Bruno Guimaraes ya sanar da ƙungiyar cewa yana son komawa Arsenal da taka leda. Sai dai Newcastle…

Labarai Siyasa Tsaro

An kaddamar da Asusun Tsaro Na Arewa (NNSTF)

July 9, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa kuma Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana ƙaddamar da kwamitin gudanar da asusun…

Addini Labarai Najeriya Tsaro

Dole ne Arewa ta haɗa kai don yaƙi da Ta’addanci – Sultan

July 9, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar lII, ya yi kira ga masu ruwa da tsaki a yankin Arewacin kasar nan…

Labarai

Ofishin Kakakin Majalisar Wakilai ya fayyace abin da ya faru a zaman majalisa na ranar Laraba

July 9, 2026 Garzali Yakubu

Ofishin Kakakin Majalisar Wakilai na Ƙasa ya fayyace abin da ya faru a zaman majalisa na ranar Laraba, 8 ga…

Labarai Manyan Labarai Najeriya

NOA ta yi alƙawarin wayar da kan jama’a kan rajistar NIN

July 9, 2026 Bashar Muhammad Dange

Hukumar Wayar da Kai ta Ƙasa (NOA) ta ce za ta yi aiki kafaɗa da kafaɗa da Hukumar NIMC domin…

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Gwamnonin Arewa sun ƙaddamar da asusu kan tsaro

July 8, 2026 Amina Ahmed

Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa (NSGF) ta ƙaddamar da asusun amintattu na tsaron Arewacin Najeriya (NNSTF). Ƙungiyar ta naɗa tsohon Ministan…

Duniya Lafiya

Wata mata ta haifi jariri tana barci a kasar Canada

July 8, 2026 Basheer Nuhu Masa

Wata mata mai shekara 27 daga ƙasar Canada mai suna Carolina Moreno ta ba da labarin yadda ta haifi ɗanta…

Posts pagination

1 … 28 29 30 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Shari'a

Babbar Kotu ta yanke wa amarya hukuncin kisa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Wasanni

WAFU B U20: Flying Eagles sun lallasa Sparrow Hawks da ci 3-0

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki

Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.