Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2 Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sayar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Sharhi Wasanni

Moroko ta doke Holand don kaiwa matakin ƙungiyoyi 16 a bugun fanareti

June 30, 2026 Muhammad Bashir

Yassine Bounou ya zama jarumi ga Morocco yayin da suka doke Holand da ci 3-2 a bugun fenariti a zagaye…

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Tattalin Arziki

Bin doka da ƙarfafa amincewar masu zuba jari ne manufarmu – NMDPRA

June 30, 2026 Bashar Muhammad Dange

Babban Jami’in Gudanarwa na Hukumar Kula da Harkokin Mai ta NMDPRA, Mallam Rabiu Abdullahi Umar, ya ce manufar hukumar ba…

Labarai

Sojoji sun ceto ɗalibai da malamai 10 da ISWAP ta sace a Jihar Borno

June 30, 2026 Bashar Muhammad Dange

Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta ce ta ceto ɗalibai da malamai 10 da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka sace a…

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Tattalin Arziki

Minista: Lokpobiri ya ce tabbataccen tsarin dokoki zai ƙara jawo masu zuba jari a Najeriya

June 30, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ministan Albarkatun Man Fetur, Heineken Lokpobiri, ya ce samun tabbataccen tsarin dokoki, da daidaito da kuma gaskiya a fannin man…

Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

Brazil ta tsallake rijiya da baya karawarsu da Japan

June 30, 2026 Muhammad Bashir

Da ƙyar da jiɓin goshi, Brazil ta samu gurbin zuwa matakin ƙungiyoyi 16 na Gasar Cin Kofin Duniya bayan Gabriel…

Lafiya Najeriya

Ba mu karbi Kuɗi a hannun Obi ba – ‘Yan Sanda

June 30, 2026 Bilyaminu Bello

Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja (FCT) ta bayyana cewa wani bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Yaran Borno da aka sace: ‘Ba mu san ko yaranmu suna raye ba’- Iyaye

June 29, 2026 Muhammad Bashir

Iyayen yara dalibai 42 da ‘yan ta’adda suka sace daga Makarantar Firamare da Karami Sakandaren ta Mussa a Ƙaramar Hukumar…

Duniya Ko Kun San.... Labarai Najeriya Sharhi Siyasa Tattalin Arziki Tsokaci

Najeriya ta cika shekara 20 ba tare da ƙidayar Jama’a ba

June 29, 2026 Amina Ahmed

Najeriya ta shafe shekara 20 ba tare da gudanar da sabon ƙidayar jama’a da gidaje ba tun bayan wanda aka…

Duniya Labarai

Harin bindiga ya hallaka mutane biyar a Arewacin Jamus

June 29, 2026 Bilyaminu Bello

Mutane biyar sun rasa rayukansu bayan wani harin bindiga da ya afku a wata cibiyar kula da matasa a garin…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Shari'a Siyasa Tattalin Arziki

Majalisa ta gaza wajen dakatar da Gwamnati kan yawaitar cin bashi – Sarki Sanusi

June 29, 2026 Muhammad Bashir

Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya zargi Majalisar Dokokin Tarayya ta ƙasa da gazawa wajen aiki da ƙundin mulkin ƙasa…

Posts pagination

1 … 44 45 46 … 93

Kada A Ba Ku Labari

Labarai

Remi Tinubu ga Saudiyya: Ku taimaka don tsara Ilimin Almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta

July 31, 2026 Bilyaminu Bello
Labarai Najeriya

‘Yan Sandan sun kama masu ɓarnata kayan gwamnati a Abuja

July 31, 2026 Bilyaminu Bello
Labarai Najeriya Wasanni

WAFCON: Najeriya za ta kara da Zambia a fafatawa mai cike da fargaba

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2

July 31, 2026 Bashar Muhammad Dange
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.