Skip to content
  • Thu. Jul 30th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike INEC ta fitar da jadawalin Zaben 2027 Sojoji sun ceto Shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta Kauran Namoda Dalilan da suka hana mu gabatar da Shugaban Hukumar bogi gaban Majalisa-Disu
Duniya Labarai

Kotu a Yamai ta bayar da belin Gazali Abdou Tasaoua

May 7, 2026 Garzali Yakubu

Wata kotun birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar ta bayar da belin dan jarida Gazali Abdou Tasaoua, bayan ya shafe tsawon…

Manyan Labarai Najeriya Siyasa

Sanata Akpabio ya yi barazanar korar Oshiomhole

May 6, 2026 Garzali Yakubu

An samu takaddama mai zafi a zauren Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba, tsakanin Shugaban Majalisar Godswill Akpabio, da Sanata…

Manyan Labarai Najeriya

An dakatar da Shugaban Kwamitin Amintattu na ACF Alhaji Bashir Dalhatu

May 6, 2026 Garzali Yakubu

Majalisar Zartarwa ta Kungiyar Tuntuba ta Dattawan Arewa (ACF) ta dakatar da Shugaban Kwamitin Amintattu na kungiyar, Alhaji Bashir M.…

Duniya Manyan Labarai

Donald Trump ya yi barazanar tsananta hari a kan Iran

May 6, 2026 editorinchief

Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce idan Iran ta amince aka cimma yarjejniya da ita to yakin da ya…

Manyan Labarai Najeriya

Abubuwan da suka haifar da rikicin kungiyar ACF

May 6, 2026 Garzali Yakubu

Rikicin shugabancin da ya dabaibaye Kungiyar Tuntuba ta Dattawan Arewa (ACF) na ci gaba da murtukewa, lamarin da ka iya…

Manyan Labarai Najeriya

Majalisar Dattawa ta nemi a soke lasisin kamfanoni mallakar Afirka ta Kudu

May 5, 2026 Garzali Yakubu

Majalisar Dattawa ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kwace lasisin wasu kamfanonin Afirka ta Kudu da suke kasuwanci a Najeriya. Wannan…

Labarai

Kare ‘yancin ‘yan jarida hakki ne a wuyan mu –Ministan Yada Labarai

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Gwamnatin Tarayya ta yi kira ga kafafen yaɗa labarai, hukumomin gwamnati, da masu ruwa da tsaki da su haɗa kai…

Manyan Labarai Najeriya Siyasa

Kabiru Turaki zai jagoranci Kwamitin Zartarwa na “PDP”

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Kashi biyu bisa uku na shugabannin tsagin jam’iyyar PDP sun amince da nadin Kabiru Tanimu Turaki ya jagoranci Kwamitin Gudanarwa…

Labarai

An yi Jana’izar marigayi Saleh Shehu AShaka

May 4, 2026 Garzali Yakubu

Al’ummar Musulmi da ma duniyar aikin jarida sun tashi da labarin rasuwar fitaccen ɗan jaridar nan da ya dade yana…

Najeriya Siyasa

APC ta ƙara wa’adi ga masu neman takara

May 4, 2026 Garzali Yakubu

​Jam’iyyar APC ta amince da ƙarin wa’adin sayen takardar tsayawa takara ƙarƙashin ta, ga mabuƙata tsayawa takara a babban zaɓen…

Posts pagination

1 … 80 81 82 … 91

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Duniya Labarai Wasanni

Neymar ya tabbatar da yin ritaya daga Brazil

July 29, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai

Jihar Bauchi ta sami tallafin miliyoyin daloli daga Bankin ECOWAS (EBID)

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.