An sace dalibai sama da 600 a Najeriya a shekara uku
An yi garkuwa da akalla dalibai da malamai 603 a makarantu a Najeriya tsakanin watan Maris din 2024 zuwa Mayu…
Manhajar Rayuwa
An yi garkuwa da akalla dalibai da malamai 603 a makarantu a Najeriya tsakanin watan Maris din 2024 zuwa Mayu…
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya ce tausayi ga Peter Obi da kuma…
Jam’iyyar PRP ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi murabus, tana mai zarginsa da gaza kare rayuka…
Gobara ta tashi a wani layin shaguna da ke titin Balaro, yankin Oju-Odo Academy a Karamar Hukumar Ona-Ara ta Jihar…
An hana ‘yan wasan Super Eagles nasara mai muhimmanci a daren Laraba bayan Poland ta zura kwallo daf da lokacin…
Gwamnatin Aljeriya ta bude wata Tashar samar da Wutar Lantarki a kauyen Gorou da ke jamhuriyar Nijar. Shafin Jaridar Fitilar…
Hukumar Kula da Yanayi ta Duniya (WMO) ta fitar da wani gagarumin gargadi ga al’ummar duniya game da sake dawowar…
Gwamnatin Saudiyya ta sanar da samun nasarar haihuwar wani nau’in alfadari a karo na farko a cikin shekaru fiye da…
Kimanin ‘yan majalisar wakilai 13 ne suka sauya sheka bayan dawowar majalisar daga hutun makonni 4. A zaman majalisar na…
Babban Bankin Najeriya, CBN, ya canzawa dukkan mataimakan gwamnoni hudu matsayi a wani yunkuri na karfafa hadin kai tsakanin manyan…