Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci Masu gina zaman lafiya: mata 45 ne suka karɓi horo a kasuwar Magani
Labarai

Babu wata sabuwar ƙungiyar ta’addanci ta ɓulla a Jihar Kebbi-

July 2, 2026 Zainab Muhammad Usman

Kwamishinan Yaɗa Labarai da Al’adu na jihar, Yakubu Ahmed, ya bayyana hakan yayin wata ziyara da ya kai hedikwatar Kamfanin…

Labarai Najeriya Shari'a Tsaro

Kotu ta yankewa wani matashi hukuncin kisa a Abuja

July 2, 2026 Bilyaminu Bello

Wata kotu a babban birmin Tarayya Abuja ta yankewa waniai suna Jonathan Marcus humuncin kisa ta hanyar rataya, bisa samunsa…

Duniya Labarai

Zanga-zangar ƙyamar baƙi: An farfasa shagunan baƙi da kwashe kaya

July 2, 2026 Bilyaminu Bello

Shagunan da aka lalata da kuma tarkacen kayan da aka watsar ne suka rage a cikin wasu shaguna kusa da…

Labarai

INEC da NOA sun haɗa gwiwar wayar da kan jama’a gabanin zaɓen 2027

July 2, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN, ya karɓi baƙuncin Darakta Janar na…

Addini Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tsokaci

NSCIA ta jaddada aniyar ci gaba da tabbatar da zaman lafiya da haɗin kan kasa

July 2, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta Janar, Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad…

Labarai Najeriya Sharhi Shari'a Siyasa

Jabun takardu sun kai Adeyemi Kotu

July 1, 2026 Amina Ahmed

Fadar Shugaban Ƙasa ta ce Prince Adeniyi Adeyemi Matthew ba jami’in gwamnatin tarayya ba ne, kuma hukumar da yake ikirarin…

Duniya Ilimi Labarai Najeriya Sharhi Shirye-Shirye Siyasa Tattalin Arziki

INEC da NOA sun ƙarfafa wayar da kan Jama’a kan Zaɓe

July 1, 2026 Amina Ahmed

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) da Hukumar Wayar da Kan Jama’a (NOA) sun amince da ƙarfafa haɗin gwiwa domin yaƙi…

Cikin Hotuna Kasuwanci Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Babban Bankin Najeriya ya soke lasisin ƙananan bankunan ba da lamuni 46

July 1, 2026 Basheer Nuhu Masa

Babban Bankin Najeriya ya soke lasisin ƙananan Bankunan bada lamanin kuɗaɗe guda 14 a Kano, da 8 a Legas da…

Labarai

NCDC ta ƙarfafa shirinta na dakile cutar Ebola a Nijeriya

July 1, 2026 Bashar Muhammad Dange

Cibiyar Kula da Cututtuka da Kare Aukuwarsu ta Nijeriya (NCDC) ta ce ta ƙara ƙarfafa shirye-shiryenta na dakile yiwuwar ɓarkewar…

Duniya Labarai

Gasar Kofin Duniya: Mutane Uku sun mutu a Mexico

July 1, 2026 Bilyaminu Bello

Wata yarinya mai shekaru 19 na daga cikin mutane uku da suka rasu sakamakon shaƙewar numfashi yayin bikin murnar cin…

Posts pagination

1 … 90 91 92 … 143

Kada A Ba Ku Labari

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Najeriya

Dangote: Ba na son a sake kirana da attajirin Afirika

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tsaro

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba

September 14, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Ko Kun San.... Labarai Najeriya Siyasa Tsokaci

Wane ne marigayi Bamanga Muhammad Tukur?

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun kama dillalin miyagun kwayoyi, sun ceto mutum biyu a Sokoto

September 14, 2026 Bilyaminu Bello
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.