Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka
Labarai Najeriya

Gwamnatin tarayya za ta sauya fasalin kiwo – Maiha

July 5, 2026 Bilyaminu Bello

Ministan Bunƙasa Kiwo, Idi Mukhtar Maiha, ya sake jaddada aniyar Gwamnatin Tarayya na sauya fasalin fannin kiwo a Najeriya ta…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Wasanni

Faransa ta fitar da Paraguay, za ta sake haduwa da Moroko a Gasar Cin Kofin Duniya

July 5, 2026 Muhammad Bashir

A yanzu Kylian Mbappe na da kwallaye 19 cikin wasanni 19 da ya buga na Gasar Cin Kofin Duniya bayan…

Labarai

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da gina wasu hanyoyi a Jihar Borno

July 5, 2026 Bilyaminu Bello

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da aikin gyaran hanyar Bama zuwa Banki da kuma hanyar Dikwa–Gamboru–Ngala a Jihar Borno, inda ta…

Labarai

Tattaunawa tsakanin addinai ce hanyar samun ɗorewar zaman lafiya –Tinubu

July 5, 2026 Bilyaminu Bello

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na yin haɗin gwiwa da shugabannin addinai domin inganta zaman lafiya…

Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun ceto mutane 6 daga hannun ‘yan bindiga a Borno

July 5, 2026 Bilyaminu Bello

Dakarun Rundunar Haɗin Gwiwa ta Arewa maso Gabas (Operation Haɗin Kai – OPHK) sun kuɓutar da wasu ƙarin mutum shida…

Labarai Manyan Labarai Tsaro

‘Yan Sanda sun ceto mata da ɗanta da masu garkuwa suka sace a Jihar Kwara

July 5, 2026 Bashar Muhammad Dange

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami’anta sun ceto wata mata mai suna Adijat Kuburat mai shekaru 43 tare da…

Labarai Manyan Labarai Tsaro

Amnesty ta nemi a hukunta duk masu take haƙƙin ɗan adam a kudu maso gabas

July 4, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ƙungiyar Amnesty International ta ce wajibi ne a hukunta duk masu hannu a take haƙƙin ɗan Adam a yankin Kudu…

Labarai Manyan Labarai Tsaro

Amnesty ta buƙaci a yi bincike kan take haƙƙin ɗan Adam a kudu maso gabas

July 4, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Amnesty International ta buƙaci gwamnatin Najeriya da ta gudanar da bincike mai zaman kansa,…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Wasanni

Moroko ta cire mai masaukin baƙi Canada daga gasar Cin Kofin Duniya

July 4, 2026 Muhammad Bashir

Azzedine Ounahi ya ci kwallaye biyu kafin Soufiane Rahimi ya ƙara ta uku domin fitar da mai masaukin baƙin gasar…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Masu bauta da aka sace a Ekiti sun shaƙi iskar ‘yanci

July 4, 2026 Muhammad Bashir

Masu bauta 14 da aka sace a majami’ar Christ Apostolic Church a Eda Oniyo-Ekiti, dake ƙaramar hukumar Ilejemeje ta Jihar…

Posts pagination

1 … 34 35 36 … 92

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sauar da kadarorin gwamnati

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Shari'a

Babbar Kotu ta yanke wa amarya hukuncin kisa

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Najeriya Wasanni

WAFU B U20: Flying Eagles sun lallasa Sparrow Hawks da ci 3-0

July 30, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki

Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.