Skip to content
  • Thu. Jul 30th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike INEC ta fitar da jadawalin Zaben 2027 Sojoji sun ceto Shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta Kauran Namoda Dalilan da suka hana mu gabatar da Shugaban Hukumar bogi gaban Majalisa-Disu
Manyan Labarai Siyasa

Fitattun ’yan Majalisar Wakilai da suka rasa tikitin APC

May 18, 2026 Muhammad Muhammad

’Yan Majlisar Wakilai da dama ne suka kasa kai bantensu a yunkurin da suka yin a komawa Majalisa badi a…

Manyan Labarai Najeriya Shari'a

Kotu ta gindaya tsauraran sharudda don ba da belin El-Rufai

May 18, 2026 Garzali Yakubu

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta amince da bukatar bayar da belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai,…

Duniya Manyan Labarai Tsaro

Yadda muka kashe ɗan ta’adda mafi haɗari ga duniya a Najeriya –Amurka

May 16, 2026 Muhammad Muhammad

Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce dakarun ƙasarsa da haɗin gwiwar sojojin Najeriya sun kawar da “ɗan ta’adda mafi…

Labarai

Kotu ta yanke wa wata uwa a Abuja hukuncin daurin shekara 27

May 15, 2026 editorinchief

Babbar Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ta yanke wa wata baiwar Allah ’yar kasuwa hukuncin zaman kaso na…

Duniya Manyan Labarai

Taƙaddama ta kaure tsakanin Iran da Haddiyar Daular Larabawa a taron BRICS

May 15, 2026 Garzali Yakubu

Taron na kwanaki biyu da Ministocin Harkokin Wajen ƙasashe membobin ƙungiyar BRICS suka halarta a birnin New Delhi na ƙasar…

Duniya Manyan Labarai

Trump ya kammala ziyararsa a China: Amma me zai biyo baya?

May 15, 2026 editorinchief

Ranar Juma’a Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya bar China bayan ziyarar da ya kai ta kwana biyu. Trump ya…

Najeriya Tsaro

Amnesty ta yi Allah-wadai da korar makiyaya daga Jihar Kwara

May 14, 2026 Garzali Yakubu

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta kasa-da-kasa, Amnesty International, ta nuna damuwarta game da rahotannin da ke cewa hukumomi sun…

Labarai Lafiya

Najeriya ta fi kowace kasa yawan tamowa a 2025 —MSF

May 14, 2026 Muhammad Muhammad

Kungiyar likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta ce Najeriya ce ta fi kowace kasa yawan masu fama da laulurar…

Duniya Manyan Labarai

Dalilin harbe-harbe a Majalisar Dattawan Phillipines

May 14, 2026 editorinchief

Takaddama ta barke a Phillipines game da dalilin harbe-harben bindiga a ginin Majalisar Dattawan kasar. Sakataren Majalisar, Mark Llandro Mendoza,…

Manyan Labarai Najeriya Siyasa

Abin da ya kai ni gidan Shugaban Jam’iyyar APC –Wike

May 13, 2026 Garzali Yakubu

Ministan Birnin Tarayya Nyesom Wike ya mayar da martani ga masu sukar ziyarar da ya kai wa Shugaban Jam’iyyar APC…

Posts pagination

1 … 78 79 80 … 91

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

An karrama Rundunar Sojin Najeriya a matsayin mafi fice wajen yaki da ta’addanci a Afirka

July 30, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Duniya Labarai Wasanni

Neymar ya tabbatar da yin ritaya daga Brazil

July 29, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai

Jihar Bauchi ta sami tallafin miliyoyin daloli daga Bankin ECOWAS (EBID)

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.