Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci Masu gina zaman lafiya: mata 45 ne suka karɓi horo a kasuwar Magani
Addini Ilimi Labarai Lafiya Tsokaci

Gwamna Sule ya buƙaci a samar da dokar da za ta kawo ƙarshen tsarin almajirci a Najeriya

June 28, 2026 Bashar Muhammad Dange

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya buƙaci Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF) da Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa da sarakunan gargajiya…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

’Yan sanda na bincike kan mutuwar Malamar makaranta

June 28, 2026 Muhammad Bashir

Shelkwatar Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kogi ta fara bincike kan zargin kisan wata malamar makarantar firamare da aka ce an…

Labarai Najeriya

Kisan shugaban MACBAN hari ne ga zaman lafiya – Akume

June 28, 2026 Bilyaminu Bello

Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Sanata George Akume, ya yi Allah-wadai da kisan Shugaban Ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders…

Labarai

NDLEA ta kama ɗaruruwan mutane a Adamawa

June 28, 2026 Bilyaminu Bello

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen Jihar Adamawa ta ta kama mutane 583 da ake…

Labarai

Sojojin Sun Ƙwato Makamai a Kasuwar Doya ta Tor Donga

June 28, 2026 Bilyaminu Bello

Sojojin Operation WHIRL STROKE, tare da haɗin gwiwar jami’an tsaron al’umma na Jihar Benue, sun daƙile wani hari da ake…

Labarai

SERAP ga Majalisun dokoki – Ku miƙa batun ɓacewar Biliyan 6.3 ga Hukumomin yaƙi da cin hanci

June 28, 2026 Bilyaminu Bello

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta SERAP ta buƙaci Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, da…

Ilimi Labarai Manyan Labarai

Sama da mutum 300 za su halarci bikin karrama fitattun ɗalibai – JAMB

June 28, 2026 Bashar Muhammad Dange

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Nijeriya (JAMB) ta bayyIlimi daewa ana sa ran sama da mutum 300 za…

Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun hallaka Lakurawa biyu a Jihar Kebbi

June 28, 2026 Bilyaminu Bello

Sojojin Operation FANSAN YAMMA sun kashe wasu fitattun ‘yan ta’addan Lakurawa guda biyu tare da ƙwato makamai da alburusai a…

Duniya Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

DR Congo za ta ƙara da Ingila a zagayen ƙasashe 32 bayan ta doke Uzbekistan

June 28, 2026 Muhammad Bashir

Yoane Wissa ya ci ƙwallaye biyu yayin da Jamhuriyar Dimoukraɗiyyar Congo ta farfado daga baya ta doke Uzbekistan da ci…

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Tattalin Arziki

Baiwa ƙananan ƴan kasuwa jari ke ɓunƙasa tattalin arziƙi-Mohammed Idris

June 28, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya ce Kyaututtukan Ƙanana da Matsakaitan Sana’o’i na Ƙasa na shekarar…

Posts pagination

1 … 97 98 99 … 143

Kada A Ba Ku Labari

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Najeriya

Dangote: Ba na son a sake kirana da attajirin Afirika

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tsaro

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba

September 14, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Ko Kun San.... Labarai Najeriya Siyasa Tsokaci

Wane ne marigayi Bamanga Muhammad Tukur?

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun kama dillalin miyagun kwayoyi, sun ceto mutum biyu a Sokoto

September 14, 2026 Bilyaminu Bello
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.