Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci
Labarai Siyasa

Hukumar Zaɓe ta ce ta shirye tsaf don zaɓen Gwamnan Jihar Osun

August 11, 2026 Zainab Muhammad Usman

Hukumar Zaɓe ta kasa, INEC, ta ce ta kammala shirye-shiryen gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun da za a yi…

Labarai

’Yan sanda sun kama shugabannin ASUU na Jami’ar Imo kan yajin aiki

August 11, 2026 Amina Ahmed

Jami’an ’yan sanda a Jihar Imo sun kama shugaban reshen Ƙungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, na Jami’ar Jihar Imo (IMSU), Stephen…

Labarai Siyasa

Adeleke ya zargi APC da shirin maguɗi a zaben Osun

August 11, 2026 Zainab Muhammad Usman

Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam’iyyar APC da shirin yin maguɗi a zaben da za a gudanar ranar…

Labarai Najeriya Tsaro

‘Yan sanda za su tsaurara matakan duba ababen hawa a Sokoto

August 11, 2026 Bashar Muhammad Dange

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Sokoto ta sanar da sake fara aikin duba ababen hawa daga ranar Alhamis, 13 ga Agusta,…

Duniya Labarai

Syria – An yanke wa Bashar al-Assad hukuncin kisa

August 11, 2026 Bilyaminu Bello

Wata kotun hukunta manyan laifuka a Damascus Babban Birnin Syria, ta yanke wa tsohon shugaban kasar Bashar al-Assad hukuncin kisa,…

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Tattalin Arziki

Tinubu ya ce gwamnati na son ninka gudunmawar da take bayarwa a ɓangaren kiwo fiye da sau biyu

August 11, 2026 Bashar Muhammad Dange

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce Gwamnatin sa na da burin ninka gudunmawar da take bayarwa ɓangaren kiwon dabbobi, daga…

Labarai

Shin matsin lambar tattalin arziki daga Amurka zai sa Iran ta mika wuya?

August 11, 2026 Muhammad Muhammad

Shugaba Donald Trump ya ce Amurka tana amfani da dabarar matsin lamba ta fuskar tattalin arziki da toshe hanyoyin ruwa…

Addini Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Ƙungiyar Musulmi ta Duniya ta shirya taron tsaro na ƙasa da ƙasa a Abuja

August 10, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ƙungiyar Muslimi ta Duniya, tare da haɗin gwiwar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), za ta gudanar da taron…

Labarai Najeriya

Juyin Mulki: na yi abin da na yi ne saboda kishin ƙasa — Kanal Ma’aji

August 10, 2026 Bilyaminu Bello

Kanal Mohammed Ma’aji, wanda ake zargi da hannu a wani shirin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya ce…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Tattalin Arziki

AfCFTA ta amince da tsarin Kwastam na Najeriya

August 10, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ƙungiyar Kasuwanci ta Nahiyar Afirka, AfCFTA, ta amince da tsarin zamani da Najeriya ta samar domin inganta ayyukan Kwastam, inda…

Posts pagination

1 … 40 41 42 … 144

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike

September 15, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Wasanni

Nairobi ta kasa Landan wajen neman karɓar baƙuncin Gasar Motsa Jiki ta Duniya

September 15, 2026 Muhammad Bashir
Labarai

Obasanjo: Da taimakon Najeriya Afirika ta Kudu ta kawo ƙarshen mulkin wariya

September 15, 2026 Zainab Muhammad Usman
Labarai Najeriya Wasanni

Sabon Kocin Senegal Patrick Vieira ya magantu

September 15, 2026 Muhammad Bashir
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.