Skip to content
  • Fri. Jul 31st, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2 Tinubu ya rusa Kwamitin sa ido kan sayar da kadarorin gwamnati Tinubu ga Gwamnoni: Ku daina gina gadoji inda ba a buƙatar su Mu muka amince da Hukumar bogi ba tare da bin ka’idar da aka shimfida ba–Shugabar Ma’aikatan Tarayya Komai daidai ne a siyasa—Shugaba Tinubu: Martanin ‘yan Adawa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Ra'ayi Sharhi Tattalin Arziki

Dillalan Man Fetur sun yi barazanar rufe gidajen mai idan…

July 1, 2026 Muhammad Bashir

Dillalan man fetur sun yi barazanar rufe gidajen mai a Najeriya idan Gwamnatin Tarayya ta yi kokarin tilasta musu dokar…

Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Gwamna Yahaya ya rantsar da zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomi

July 1, 2026 Zainab Muhammad Usman

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya rantsar da sabbin shugabannin ƙananan hukumomi 11 da kuma shugabannin yankunan ci gaban…

Duniya Labarai Lafiya Najeriya Tattalin Arziki

Zamfara ta ƙaddamar da cibiyar samar da ruwa sha

July 1, 2026 Amina Ahmed

Gwamnatin Jihar Zamfara ta ƙaddamar da cibiyar inganta ruwa da tsaftar muhalli domin ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin masu ruwa da…

Ko Kun San.... Labarai Najeriya Ra'ayi Sharhi Siyasa

Arewa bata taba samun masoyi kamar Tinubu ba-Uba Sani

July 1, 2026 Amina Ahmed

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aiwatar da ayyukan ci gaba a Arewacin Najeriya…

Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

Kylian Mbappé na kara azamar lashe takalmin zinare

July 1, 2026 Muhammad Bashir

Kylian Mbappé ya zama dan wasa da ya fi kowa cin kwallaye a matakin knock-out a Kofin Duniya, bayan ya…

Labarai Labarin Kasuwanci Tattalin Arziki

Ododo ya nemi tallafin ƙwararru a gyaran ɓangaren wutar lantarki

July 1, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya yi kira ga ƙwararrun ma’aikatan da suka yi ritaya daga ɓangaren wutar lantarki a…

Ilimi Labarai Tattalin Arziki

Gwamnatin Jihar Benue za ta kafa Cibiyoyin Koyon Ilimin Zamani na Dijital

July 1, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Gwamnatin Jihar Benue ta sanar da shirinta na kafa Cibiyoyin Koyon Ilimin Zamani na Dijital (Digital Learning Centres – DLCs)…

Duniya Labarai

Mummunar ambaliyar ruwa ta halaka mutum 12 Accra

July 1, 2026 Bilyaminu Bello

Adadin mutanen da suka mutu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa a babban birnin Ghana, Accra, ya kai aƙalla 12, yayin da…

Duniya Labarai

Zama ɗan Kasa: Hukuncin Kotun Ƙoli ya saɓawa ra’ayin Trump

July 1, 2026 Bilyaminu Bello

Kotun Ƙoli ta Amurka ta yanke hukunci a kan umarnin Shugaban Amurka Donald Trump na soke haƙƙin zama ɗan ƙasar…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Nishaɗi Ra'ayi Sharhi Wasanni

Da Ɗumi-Ɗumi: Za a fara gasar NPFL ta kakar bana a watan Augusta

June 30, 2026 Muhammad Bashir

Hukumar dake shirya gasar ƙwararrun ƙwallon ƙafa ta Najeriya, NPFL, ta sanar cewa za a fara gasar kakar bana ta…

Posts pagination

1 … 41 42 43 … 93

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Najeriya Wasanni

WAFCON: Najeriya za ta kara da Zambia a fafatawa mai cike da fargaba

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya Tsaro

Liberia ta ƙona hodar iblis mai nauyin tan 4.2

July 31, 2026 Bashar Muhammad Dange
Labarai Najeriya Tattalin Arziki

Wike ya sha alwashin kammala duk ayyukan Titunan Abuja kafin ƙarshen 2026

July 31, 2026 Zainab Muhammad Usman
Duniya Labarai Wasanni

WAFCON 2026: Yadda Algeria da Kenya suka sha kaye a hannun Moroko da Senegal

July 31, 2026 Muhammad Bashir
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.