Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci
Labarai Manyan Labarai Tsaro

Kungiyar ACI Ta Bukaci Hadin Kan Al’umma Wajen Yaki Da Rashin Tsaro

August 9, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Darakta-Janar na Kungiyar Hadin Kai da Ci gaban Arewa (ACI), Dakta Abdullahi Idris, ya yi kira ga al’ummar Arewa da…

Duniya Labarai Wasanni

Dortmund ta ɗaga kofin Emirates akan Arsenal

August 9, 2026 Muhammad Bashir

A karon farko, Arsenal ta dawo wasa a filin ta na Emirates tun bayan da ta lashe Gasar Firimiyar Ingila,…

Duniya Labarai Wasanni

Yadda Marmoush ya zura ƙwallo biyu yayin da Man City ta doke Atletico

August 9, 2026 Muhammad Bashir

Omar Marmoush ya zura ƙwallaye biyu cikin mintuna uku a rabin wasa na biyu, yayin da Manchester City ta farfaɗo…

Labarai

Ruftawar gini ta jikkata Mutane 16 a kano

August 9, 2026 Bilyaminu Bello

Kimanin mutane goma sha shida ne suka samu raunika bayan da wani gini ya rufta a anguwar Ɗandinshe, kwanar Yashi…

Duniya Labarai

Iran ta gindaya sharuɗɗan buɗe Mashigar Hormuz

August 9, 2026 Bilyaminu Bello

Iran ta gindaya wasu sharuɗɗa kafin ta sake buɗe mashigar Hormuz, ciki har da biyan diyya kan asarar da yaƙin…

Duniya Labarai

Mayaƙan Houthi sun kai hari matatar man Saudiyya

August 9, 2026 Bilyaminu Bello

Rahotanni sun ce mayaƙan Houthi na Yemen sun kai hari kan masana’antar iskar gas ta Berri mallakar Saudi Aramco da…

Duniya Labarai

Nijar – Sojoji 17 sun mutu a haɗarin mota

August 9, 2026 Bilyaminu Bello

Wani haɗarin motocin safa biyu daga wasu kamfanonin jigilar fasinjoji ya yi sanadiyyar mutuwar akalla mutane 22, ciki har da…

Labarai Najeriya Wasanni

WAFU B U20: Flying Eagles na fatan rama abinda Burkina Faso ta yi mata —- Maikaba

August 9, 2026 Muhammad Bashir

Kocin tawagar Flying Eagles ta Najeriya, Abdu Maikaba, ya yi imanin cewa ‘yan wasansa suna da damar rama shan kayen…

Manyan Labarai Sharhi

“Yadda zanga-zangar adawa da naɗin Shugaban FCAHPT za ta jawo koma-baya a Filato”

August 9, 2026 Muhammad Bashir

An yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Jihar Filato da su kawo ƙarshen matsalar da ke ƙokarin haifar da…

Labarai Najeriya

Zamfara: Soji sun lalata abin fashewa, sun kama mutane biyu

August 9, 2026 Bilyaminu Bello

Dakarun Operation FANSAN YAMMA a Jihar Zamfara, sun tarwatsa wasu hanyoyin samar da kayayyaki ga ’yan ta’adda, sun lalata wani…

Posts pagination

1 … 42 43 44 … 144

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Manyan Labarai Najeriya

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike

September 15, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Wasanni

Nairobi ta kasa Landan wajen neman karɓar baƙuncin Gasar Motsa Jiki ta Duniya

September 15, 2026 Muhammad Bashir
Labarai

Obasanjo: Da taimakon Najeriya Afirika ta Kudu ta kawo ƙarshen mulkin wariya

September 15, 2026 Zainab Muhammad Usman
Labarai Najeriya Wasanni

Sabon Kocin Senegal Patrick Vieira ya magantu

September 15, 2026 Muhammad Bashir
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.