Skip to content
  • Wed. Sep 16th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci
Labarai Najeriya

Majalisar Wakilai ta amince da saurarar ƙudirin kafa ’yan sandan Jihohi

July 23, 2026 Bilyaminu Bello

Majalisar Wakilai ta Najeriya ta amince da saurarar ƙudirin gwamnatin tarayya na kafa ’yan sandan jihohi, a wani mataki da…

Labarai Najeriya Wasanni

Gasar cin Kofin Duniyar da ba Najeriya a ciki, ba cikakke ba ne – Shugaban CAF Motsepe

July 23, 2026 Muhammad Bashir

Shugaban Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Afirka, CAF, Patrice Motsepe, ya ce rashin Najeriya da Kamaru a Gasar cin Kofin Duniya…

Duniya Labarai Wasanni

Arsenal ta sayi Tzolis daga Club Brugge kan fam miliyan 34

July 23, 2026 Muhammad Bashir

Arsenal ta sanar da kamala sayar dan wasan gefe, Christos Tzolis, daga Club Brugge, kan kwantiragin shekaru 5. An gano…

Labarai Najeriya Wasanni

Super Falcons za ta samu dala miliyan 2 idan ta…

July 23, 2026 Muhammad Bashir

Super Falcons ta Najeriya za ta samu ɗudi dala miliyan 2 idan ta lashe Gasar cin Kofin mata ta Afirka…

Duniya Labarai Wasanni

Barcelona ta sayi Adeyemi daga Dortmund

July 23, 2026 Muhammad Bashir

Barcelona ta sanya hannu kan kwantiragin shekaru 5 don sayan ɗan wasan gaba na Borussia Dortmund, Karim Adeyemi. Adeyemi ɗan…

Labarai Najeriya Siyasa

Majalisar Wakilai ta yi barazanar ɗaukar matakan doka kan Shugaban Hukumar Kula da Haraji ta Ƙasa {NRS}, Zacc Adedeji game da daukar ma aikata

July 23, 2026 Basheer Nuhu Masa

Majalisar Wakilai ta yi barazanar ɗaukar matakan doka kan Shugaban Hukumar Kula da Haraji ta Ƙasa (NRS), Dakta Zacch Adedeji,…

Labarai Najeriya

Cardoso ya gabatar wa Majalisar Dattawa rahoton halin da tattalin arziki ke ciki

July 23, 2026 Amina Ahmed

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Mista Olayemi Cardoso, ya gabatar wa Kwamitin Majalisar Dattawa kan bankuna, Inshora da Cibiyoyin Kudi…

Labarai

Amurka da Iran sun ci gaba da kai Hare-Hare, yayin da Tehran ta dakatar da Jiragen dakon mai a Mashigar Hormuz

July 23, 2026 Bilyaminu Bello

Yayin da hare-haren da Amurka ke kai wa Iran ke ci gaba, mashigar Hormuz da kuma mashigar Bab el-Mandeb sun…

Duniya Labarai Wasanni

Ana sa ran Klopp ya zama sabon Kocin Jamus

July 23, 2026 Muhammad Bashir

Ana sa ran gabatar da Jurgen Klopp a matsayin sabon kocin tawagar ƙasar Jamus a ranar Jumma’a. Kafar Sky ta…

Labarai

Ghana ta nemi AU ta ɗauki mataki kan hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu

July 23, 2026 Bilyaminu Bello

Shugaban Ghana, John Dramani Mahama, ya sake jaddada buƙatar Tarayyar Afirka (AU) ta tattauna batun ƙara samun hare-haren ƙyamar baƙi…

Posts pagination

1 … 60 61 62 … 144

Kada A Ba Ku Labari

Labarai Najeriya Wasanni

Taron NFF: Tawagar FIFA da CAF ta kammala tattara bayanai ta koma Zurich

September 16, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Aikin hanya: Mazauna Karu Sun Yaba Wa Tinubu Da Wike

September 15, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai Wasanni

Nairobi ta kada Landan wajen neman karɓar baƙuncin Gasar Motsa Jiki ta Duniya

September 15, 2026 Muhammad Bashir
Labarai

Obasanjo: Da taimakon Najeriya Afirika ta Kudu ta kawo ƙarshen mulkin wariya

September 15, 2026 Zainab Muhammad Usman
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.