Skip to content
  • Tue. Sep 15th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba Rikicin Hormuz: Farashin litar man fetur ya kai 1,430 a Abuja Kashim Shettima ya jaddada aniyar Nijeriya ta gudanar da aiki da WTO Najeriya da Benin sun ƙarfafa harkokin kasuwanci Masu gina zaman lafiya: mata 45 ne suka karɓi horo a kasuwar Magani
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki

Gwamati ta san da labarin hukumar bogi-Mataimakin Shugaban ƙasa na musammam

July 3, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Mataimakin Shugaban Ƙasa na Musamman a kan Al’amuran Jaridu, Abdulaziz Abdulaziz ya ce Gwamnati ta san da labarin hukumar bogi…

Duniya Labarai

Burkina Faso da Mali da Nijar sun fara Shirin fita daga ICC

July 3, 2026 Bilyaminu Bello

Ƙasashen Burkina Faso da Jamhuriyar Nijar sun fara aiwatar da matakin ficewarsu daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC),…

Labarai Manyan Labarai Shari'a Tsaro

Amnesty International ta yi Allah wadai da ƙaruwar ɗaukar doka a hannu a Arewacin Najeriya

July 3, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ƙungiyar Amnesty International ta Najeriya ta yi Allah wadai da abin da ta bayyana a matsayin ƙaruwar ɗaukar doka a…

Labarai Najeriya Tsaro

Jami’ar jin ƙai ta raba rigunan tsaron ruwa ga masu ceton rayuka a Kogin Kaduna

July 3, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha

Shugabar ƙungiyar mata ta Peace Revival and Reconciliation Foundation of Nigeria, Hajiya Ramatu Tijjani, ta raba rigunan tsaron ruwa (life…

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Manyan Labarai Tattalin Arziki

‘Sauye-sauyen tattalin arziki da tsaro sun fara haifar da ɗa mai idanu’ – Tinubu

July 3, 2026 Bashar Muhammad Dange

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatinsa ta aiwatar sun fara haifar da sakamako mai…

Labarai Manyan Labarai

‘Gwamnatina na bayar da goyon baya ga ‘yancin aikin jarida’ — Tinubu

July 3, 2026 Bashar Muhammad Dange

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada cewa gwamnatinsa ‘za ta ci gaba da kare ‘yancin aikin jarida da…

Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tattalin Arziki Tsaro

Tinubu ya gargadi kafafen yaɗa labarai a kan yaɗa labaran ƙarya

July 3, 2026 Bashar Muhammad Dange

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kafafen yaɗa labarai a Najeriya da su fifita sahihan bayanai maimakon neman jan…

Duniya Labarai Lafiya Tattalin Arziki

An ciro Mutumin da ya shafe kwanaki Takwas a ƙarƙashin baraguzan gini a Venezuela

July 2, 2026 Amina Ahmed

Masu aikin ceto a Venezuela sun ciro wani mutum mai shekaru 43 da rai, bayan ya shafe kwana takwas a…

Duniya Labarai Lafiya

Cutar Ebola: Shugaban Ramaphosa ya kai ziyarar goyon baya ƙasar Kwango

July 2, 2026 Zainab Muhammad Usman

Shugaban ƙasar Afirka ta kudu Cyril Ramaphosa ya gudanar da wata ganawar ƙoli da takwaransa na Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kwango tare…

Ilimi Labarai Manyan Labarai

Ministan Matasan Najeriya ya magantu sauyawa masu bautar kasa kaya zuwa Kamfala

July 2, 2026 Bashar Muhammad Dange

Ministan Matasa, Ayodele Olawande ya yi martani game da bayanan da ake dangantawa dashi na sauyawa masu bautar kasa kaki.…

Posts pagination

1 … 88 89 90 … 143

Kada A Ba Ku Labari

Kasuwanci Labarai Labarin Kasuwanci Najeriya

Dangote: Ba na son a sake kirana da attajirin Afirika

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Manyan Labarai Najeriya Siyasa Tsaro

Ban taɓa ɗaukar nauyin ta’addanci da garkuwa da mutane ba–Sanata Buba

September 14, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Ko Kun San.... Labarai Najeriya Siyasa Tsokaci

Wane ne marigayi Bamanga Muhammad Tukur?

September 14, 2026 Basheer Nuhu Masa
Labarai Najeriya Tsaro

Sojoji sun kama dillalin miyagun kwayoyi, sun ceto mutum biyu a Sokoto

September 14, 2026 Bilyaminu Bello
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.