Skip to content
  • Wed. Jul 29th, 2026

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

  • Labarai
  • Najeriya
  • Saurara Kai-Tsaye
  • Shirye-Shirye
  • Nishadi
  • Duniya
  • Wasanni

Sabuwar wallafa

Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike INEC ta fitar da jadawalin Zaben 2027 Sojoji sun ceto Shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta Kauran Namoda Dalilan da suka hana mu gabatar da Shugaban Hukumar bogi gaban Majalisa-Disu WAFCON: Yadda Scorchers suka gasa wa Super Falcons aya a hannu
Duniya Labarai

Netanyahu: Kisan Kiristoci ya yi ƙamari a Najeriya

April 5, 2026 Garzali Yakubu

Fira Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana damuwarsa kan abin da ya kira “kisan kiyashi” da ake yi wa mabiya…

Labarai Manyan Labarai

Muna kan bakanmu a kan samar da lantarki –Tinubu

April 5, 2026 Garzali Yakubu

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da tsarin biyan basussukan da suka dabaibaye harkar wutar lantarki a Najeriya na…

Duniya Manyan Labarai

Ba da sunan Yesu Amurka take yaki da Iran ba –Paparoma

April 4, 2026 Muhammad Muhammad

Paparoma Leo na goma sha-hudu (XIV) ya ce sau da yawa kwadayin mulki da son duniya, wadanda suka yi hannun…

Manyan Labarai Sharhi

Yadda sanarwar INEC kan tace rajistar masu zabe ta bar baya da kura

April 4, 2026 editorinchief

Hankulan wasu ’yan Najeriya sun tashi bayan da Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta fitar da sanarwa cewa za ta…

Siyasa

Shehu Sani ya kwatanta ADC da tsohuwar mota

April 2, 2026 Garzali Yakubu

Fitaccen dan fafutuka kuma tsohon dan Majalisar Dattwa mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi jirwaye mai…

Manyan Labarai Siyasa

‘Rikicin ADC yana shafar farin jinin APC’

April 2, 2026 Garzali Yakubu

Mataimaki na Musamman ga tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kan Kafafen Sadarwa na Zamani, Bashir Ahmad, ya nuna bacin ransa…

Siyasa

INEC ta shiga tsaka mai wuya game da ADC

April 1, 2026 Garzali Yakubu

Biyo bayan wasu wasiƙu masu cin karo da juna da ta samu daga lauyoyin ɓangarorin da ke rikici da juna,…

Siyasa

ADC ta zargi Gwamnati da yunkurin dagula mata shugabanci

April 1, 2026 Garzali Yakubu

Jam’iyyar adawa ta ADC ta ce ta lura da wani abu da ta kira “yunƙurin maƙiya na matsa wa shugaban…

Labarai Shari'a

Kotu ta soke sammacin kamo Kabiru Tanimu Turaki

April 1, 2026 editorinchief

Wata Babbar Kotu Tarayya da ke Abuja ta soke sammacin da ta bayar ranar 26 ga watan Maris na kamo…

Manyan Labarai Tattalin Arziki

Majalisa ta amince da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Triliyan 68.3

April 1, 2026 Garzali Yakubu

Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta amince da Kasafin Kuɗin Shekarar 2026 wanda ya kai Naira tiriliyan 68.3. Wannan adadi ya…

Posts pagination

1 … 87 88 89 … 91

Kada A Ba Ku Labari

Duniya Labarai Wasanni

Neymar ya tabbatar da yin ritaya daga Brazil

July 29, 2026 Muhammad Bashir
Labarai Manyan Labarai Najeriya

Yakin neman zabe na nuna abin da aka yi ne—Wike

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Labarai

Jihar Bauchi ta sami tallafin miliyoyin daloli daga Bankin ECOWAS (EBID)

July 29, 2026 Muhammad Aliyu Mustapha
Addini Ilimi Labarai Najeriya

NBAIS ta kare kasafin ma’aikatanta, ta ce ya dace da ayyukan hukumar

July 29, 2026 Basheer Nuhu Masa
Your browser does not support the audio element. LIVE

Blueprint Radio

Manhajar Rayuwa

Proudly powered by WordPress | Theme: Newsup by Themeansar.