Dakarun Operation Haɗin Kai sun daƙile hari a Benisheik
Sojojin Operation Hadin Kai sun ce sun daƙile wani mummunan farmakin ‘yan ta’adda a Benisheikh a Jihar Borno. Dakarun runduna…
Manhajar Rayuwa
Sojojin Operation Hadin Kai sun ce sun daƙile wani mummunan farmakin ‘yan ta’adda a Benisheikh a Jihar Borno. Dakarun runduna…
An saken buɗe masallacin ƙudus, bayan ya shafe kwanaki 40 a rufe. Wannan labari mai daɗi da ya riski al’ummar…
Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya gargaɗi gidajen rediyo da talabijin da su guji yaɗa labaran…
Shugabannin jam’iyyar hamayya ta PDP sun kai ziyarar nuna goyon baya ga takwarorin aikinsu na jam’iyyar ADC, bayan abin da…
Mutane masu dimbin yawa suna gangami a sassa daban-daban na Iran yayin da ake cika kwana 40 da kisan Shugaban…
Gwamnatin Iran ta yi barazanar janye amincewarta daga tattaunawar da za a yi ta tsagaita wuta a tsakaninta da Amurka.…
Wasu jiga-jigan jam’iyyar ADC sun jagoranci wani taron zanga-zanga zuwa ofishin Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), imda suka mika wata…
Iran ta ce ta yarda ta hau teburin shawarwari da Amurka, inda ta gabatar da sharuddan 10 da take so…
Shugaban Ƙasar Amurka Donald Trump ya sanar da jingine shirinsa na yin ruwan bama-bamai a kan Iran har tsawon makwanni…
Shugaban Ƙasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar cewa da maraicen Talata ɗaukacin tsarin rayuwar Iran zai kawo ƙarshe kuma…